Jihar Sokoto
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnatin jihar Sokoto ta kafa kwamiti domin binciken yadda ake ciki game da yadda gwamnatin Tambuwal ta kasance a bayan nan.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya gargadi ma'akata da su rike aikinsu da kyau, ya fadi yadda ya tuko mota har wurin aiki da kansa saboda lattin direbansa.
Da Gwamnan jihar Sokoto watau Ahmad Aliyu ya shigo ofis a jiya, bai samu kowa ba sai ma’aikata 3, nan-take ya ce a rufe kofar shigowa, aka bar jami'ai a waje.
Hukumar alhazai ta ƙasa ta sanar da fara jigilar alhazan Najeriya na bana a ranar Talata 4 ga watan Yulin da muke ciki. An fara jigilar ne da alhazan Sokoto.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto, ya kafa wani kwamiti da zai binciki wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin baya ta Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ta gudanar.
Sokoto - Mai alfarma sarkin musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III ya tabbatar da cikakken goyon bayansa ga sabuwar gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Ƙashim Shettima ya kai ziyarar barka da sallah ga mai alfarma sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, ya nemi goyon baya.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Saƙkwato ya cika alkawarin da ya ɗauka na dawo da biyan mutane masu lalurar nakasa tallafin N6,500 a kowane wata a jihar Sokoto.
Kungiyar kiristocin Najeriya (CAN) ta nuna rashin jin daɗinta bisa ɗaukar doka da hannu da sunan Addini, wanda ya faru da Usman Buba, mahauci a jihar Sakkwato.
Jihar Sokoto
Samu kari