Siyasar Najeriya
Kungiyar karuwan Najeriya (NANP) ta bayyana goyon bayanta ga takarar shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki, a zaben shugaban kasa na 2019. Kungiyar tayi kira ga daukacin 'yan Najeriya da su goyi bayan Saraki domin ya z
Binciken da manema labarai na jaridar suka gudanar ya bayyana cewa, akwai dambarwar wannan zargi tsakanin jiga-jigan 'yan siyasar da kuma hukumomin tsaro musamman hukumar hana yiwa tattalin arziki zagon kasa ta EFCC.
Ciyaman na kasa na jam'iyyar APC, Adams Oshiomhole ya ce sayan tikitin takarar shugabancin kasa da shugaban majalisa, Bukola Saraki, ya yi a jam'iyyar PDP ya nuna karara cewa neman mulki ne ke gabansa ba kishin kasa ba. Oshiomhole
Wata babban kotu da ke jihar Kano ta hana hedkwatan jam'iyyar PDP na kasa da Ciyaman din jam'iyyar, Uche Secondus, rushe shugabancin jam'iyyar karkashin Ciyaman din jihar Masaud Jibrin El-Doguwa. A yayin da yake gargadi a kan lama
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, mataimakin shugaban kasa , Farfesa Yemi Osinbajo, jagoran jam’iyyar APC na kasa, Asiwaju Bola Ahmed, da gwamnoni sun halarci taro da shugabannin APC na kasa a Abuja. Jam’iyyar tayi mahawara a kan ha
Ziyarar da Atiku ya kai jahar Neja ya kai ta ne da nufin ganawa da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP a jahar, wanda ya bayyana tattaunawar tasa da irin kyakkyawar tarbar daya samu a matsayin wani muhimmin abu a gareshi.
Shugaban jam'iyya na jam'iyyar PDP, Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, ya jagorancin masu ruwa da tsaki a jam'iyyar APC wajen wata ganawa tare da shugaba Muhammadu Buhari a yammacin yau Alhamis, 30 ga watan Augusta. Punch ta ruwaito cewa
Rahotanni da sanadin shafin jaridar The Nation sun bayyana cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi furuci dangane da ficewar wasu jiga-jigan mambobi na jam'iyyar APC inda suka sauya sheƙa zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
A cigaba da tuntuba da neman goyon bayan ‘yan jam’iyyar PDP da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ke yi a fadin Najeriya, ayarin neman zaben nasa ya ziyarci garin Neja na jihar Minna. A sakon da Atiku ya rubuta a sha
Siyasar Najeriya
Samu kari