Siyasar Najeriya
A ranar Alhamis da ta gabata ne maharan, wadanda aka ce adadinsu ya haura mutum 15, suka kashe Mohammed bayan da suka kutsa kai cikin gidansa da misalin ƙarfe 2
Da ya ke ganawa da manema labarai, Doguwa, wanda shine ke wakiltar Tudun-Wada/Doguwa a majalisar wakilai ta tarayya, ya bayyana cewa kudurin zai rage amfani da
A farkon watan da muke ciki ne wasu daga cikin yan majalisa suka gayyaci shugaban ƙasa domin jin yadda tsaro ke ƙara taɓarbarewa a yankin arewa biyo bayan yanka
Tunde Bakare ya fadi wanda ya yi sanadiyyar duka nasarorin jam'iyyar APC. Bakare ya ce ba don ‘Dan siyasar ba, da APC ba za ta ci lashe zabukan 2015 da 2019.
Tsohon Sanatan Najeriya ya ba Bola Tinubu shawarar ya hakura da neman mulki. Sir Owie ya roki Bola Tinubu ya hakura da burinsa na takara, ya huta asarar kudi.
Wata gamayyar kungiyar matasa da mata, ta yi kira ga Gwamna Bala Mohammed Abdulkadir na jihar Bauchi da ya fito takarar kujerar Shugaban kasa a zaben 2023.
Hon. Chinda Kinsley ya ce PDP ta na shawo kan ‘Yan Majalisa su fara maganar tsige Shugaban kasa don haka ba zai nemi afuwar kowa saboda ya yi wannan kira ba.
GwAbdullahi Umar Ganduje ya amince da kasafin kudin N177b na shekara mai zuwa. Abin da gwamnan ya yi kasafi a bana bai kai abin da aka kashe a shekarar bara ba.
Mutumin, mai suna Gambo Yakubu, an kama shi ne bayan ya damfari mutane kudi sama da N700,000 ta hanyar amfani da sunan babban kaftin din kungiyar kafa ta Najeri
Siyasar Najeriya
Samu kari