Siyasar Najeriya
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) Farfesa Emmanuel Osodeke, a ranar Laraba shawarci dalibai kada su zabi ‘yan siyasar da ‘ya’yansu ke karatu a waje
'Dan takarar kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar NNPP mai kayan alatu, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce lokaci ne ya hanasu cika wa Shekarau bukata ɗaya
A cigaba da ziyarar tuntuba kan kokarinsa na ɗarews kujera lamba ɗaya a Najeriya, Bola Tinubu, ya dira gidan tsohon shugaban ƙasa Obasanjo a Ogun sun sa labule
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, kamar yadda aka rahoto ya jagoranci gabatar da wata takarda daga jiga-jigan APC na Arewa maso Yamma ga Bola Ahmed Tinubu.
A cigaba da kai ziyarar neman goyon baya, ɗan takarar shugaban ƙasa karkashin APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya shirya gana wa da Obasanjo kan burinsa a zaben 2023.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya ce babu wata matsala tsakaninsa da bangaren tsohon gwamnan Kano Sanata Ibrahim Shekarau da ake cewa zai koma jam'iyyar PDP.
Danbazau ya fadi haka ne a lokacin da yake gabatar da wata takarda mai taken, “2023 Politics: National Security and Nigeria’s Stability” mai tsokaci game da
Za a ji labari tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na kasa da bangaren Nyesom Wike sun ce dole ne a tunbuke Iyorchia Ayu domin a lashe zabe mai zuwa a 2023
Mai magana da yawun tsohon gwamnan Kano Ibrahim Shekarau, Sule Yau ya ce duna tattara tayin da suka zo gaban su ne, bayan haka zasu ɗauki matakin sauya sheka.
Siyasar Najeriya
Samu kari