Siyasar Najeriya
A ci gaba da kokarin ganin ya zarce zango na biyu, gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya samu gagarumin goyon baya yayin wasu 'yayan APC suka sauya sheka.
Daruruwan mata daga yankuna daban-daban na jihar Lagas sun gudanar da gangamin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Cif Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya yi ikirarin cewa a halin yanzun an gama rusa jam'iyyar PDP, ta mutu murus a jiharsa domin a yanzun ba ita ce ta biyu ba
Rabaran Eike Mbaka na Adoration Ministry da ke Emene a jihar Enugu ya magantu kan zaben 2023 da ke karatowa a nan gaba kadan, ya kuma bayyana abin da ya hango.
Dan takarar gwamna a jihar Kaduna a jam'iyyar APC, Uba Sani ya ce dan takararsu na APC da ke neman gaje kujerar Buhari ne mafi cancantan zama shugaban kasa.
Sanata Adamawa ta kudu, Sanata Binos Dauda Yaroe, ya bukaci tsagin gwamna Nyesom Wike su maida takobinsu kube har sai bayan zaɓe sannan a biya musu buƙatunsu.
Babban jigon APC, Hon Yakubu Murtala Ajaka, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na cikin koshin lafiya a Ingila.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya cancare da rawa tare da bayyana manufofinsa na gyara Najeriya guda biyar inda aka zabe shi badi.
A ci gaba da kokarin haɗa tawagar yaƙin neman zaɓe mai ƙarko, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa gwamna Masari da Sanata Aliyu Wamakko a cikin tawagar yaƙin zaɓen.
Siyasar Najeriya
Samu kari