Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta kirkiri manhaja, ta kaddamar da ita don tarawa Tinubu da Shettima tallafin kudi daga 'yan Najeriya gabanin zaben 2023 mai zuwa nan kusa kadan.
Babban jigon NNPP a matakin kasa ya bayyana yin murabus yayin da ake tunkarar zaben 2023 nan da badi. Jam'iyyar APC ta bayyana sha'awarta ga Ningi ya dawo gida.
Shugaban tawagar yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Gwamna Emmanuel na Akwa Ibom yace an buga kuskure amma suna kokarin ɗinke barakar cikin gida.
Sadiq Ango Abdullahi ya fada hannun 'yan bindiga a watan Maris yayin da aka shirya zaben tsaida gwani na neman takarar majalisa a Mayu, sai ga shi ya samu tuta.
Ana tsoron cewa jami'an tsaro sun je gida sun dauke Yusuf Imam, wanda daya ne daga cikin masu taimakawa NNPP da dukiyarsu. Ogan boye ya nemi Sanata a NNPP.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa, jam'iyyar PDP ce ta jefa 'yan Najeriya miliyan 133 cikin bakin talauci yayin da ta mulki kasar nan na tsawon shekaru 16 cif.
Wata kungiyar Musulmai ta bayyana cewa, akwai bukatar dukkan Musulmi a kasar nan ya ba da kuri'unsa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga abin da jam'iyyar ta tanadarwa 'yan Najeriya idan dan takarar ta na shugaban kas aya lashe zaben 2023 mai zuwa badi.
Gabannin babban zaben 2023, surukin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Sani Mamood Sha’aban, ya janye katinsa na dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Siyasar Najeriya
Samu kari