Siyasar Najeriya
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya shirya yin muhawara daga safe har zuwa dare amma ba a kan wani dandalin da ke son amfani da shi don yin kudi ba.
Gwamnan jihar Nasarawa ya ɗauki zafi, yace jam'iyyun adawa musamman PDP ba zasu iya raba masa hankali ba a yunkurinsa na ganin ya kawo ci gaba da al'ummarsa.
An gayyaci shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya da wasu shugabannin Afrika 48 domin zama su tattauna lamuran da suka shafi zaman duniya da kasashensu.
Mai neman kujerar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar SDP, Adebayo Adewole ya yi zargi cewa da Labour Party da jam'iyyar PDP duk abu ɗaya domin ba su da banbanci.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan daban siyasa ne sun kai farmaki gidan wani sanata kuma shugaban majalisar kamfen na jam'iyyar PDP a jihar Ribas da safe.
Babbar Kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta rsuhe zabukan fidda gwanin PDP a jihar Ebonyi, ta baiwa jam'iyyar kwanaki 14 ta canza zaben.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa, bata kulla wata yarjejejiyar kawance da jam'iyyar adawa ta PDP ba gabanin zaben 2023. Wannan na zuwa ne daga bakin jigonta.
Mai neman zama gwamnan jihar Jigawa a inuwar jam'iyyar PDP, Mustapha Sule.Lamido, ya taka rawa a wurin gangamin yakin neman zabensa duk abinda ya faru mara dadi
Kasar Guinea Bissau ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bashi lambar yabo mafi girma a kasar. An kuma sanyawa wani titi sunansa saboda was dalilai.
Siyasar Najeriya
Samu kari