Siyasar Najeriya
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta bayyana sauya kwmaishinta a jihar Kano biyo bayan wata zanga-zanga da mabiya NNPP suka yi bayan zaben shugaban kasa a jihar.
Mr Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, ya ce ba zai samu damar zuwa kamfen din yan takarar gwamna na jam'iyyarsa ba don zai rika zuwa kotu
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce, dole za a sake yin zabe a wasu mazabun sanata guda 8 da tace an samu matsala a zaben ranar Asabar 25 ga watan Faburairu.
Sanata Ibrahim Shekarau, zababben sanata mai wakiltan Kano ta tsakiya ya ce sam ba zai karbi takardar shaidar cin zabe ba domin ya bar NNPP ya kuma koma PDP.
An yi tunanin Festus Keyamo yana cikin Lauyoyin da za su ba Bola Tinubu kariya. An gano Ministocin ba za su iya shiga shari’ar zabe ba sai bayan 29 ga Mayu.
Jam'iyyar APC ta samu sabbin mambobi daga jam'iyyar PDP, inda akalla aka samu mutum 10,000 suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mau mulkin jihar ta Arewaci.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya kara rage wa jam'iyyar APC karsashi da karfi yayin da ya rage yan kwanaki kalilan a fafata zaben gwamna a jihar ran Asabar.
Tsohon sanata Shehu Sani ya bayyana cewa, akwai alamu da suka faru da ke nuna cewa, ko da gwamnonin G5 sun taimakawa Atiku ba zai ci zabe ba a wannan shekarar.
Kotun koli da ake wa lakabi da daga ke sai Allah ya isa ya raba gardama kan sahihin ɗan takarar gwamnan jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom a zaben ranar Asabar.
Siyasar Najeriya
Samu kari