Siyasar Najeriya
Kotu ta Musamman Da Aka Kafa Domin Sauraren Korafe Korafen Zaɓe Zata Soma Sauraren Koke-Koken INEC, Tinubu na APC, Obi na LP akan Kokarin Yiwa InEC bincike
Sukutum Kujera daga sama: Kudu Maso Gabas Zata Rabauta da Shugabancin Majalisar Sanatoci, yayin Da APC Tace Yanzu Zata Dinga Kwatanta Adalci a Cikin jamiyyar ta
Kamar Yadda Sukayi Rikici a 2019, Yanzu NNPP Bata Isa Ba Saboda Shirin Da Suke na Kawo Hargitsi tare da kawo Matsala Yayin Gudanar da Zabe Ta Hanyar amfani da
Tashin hankali a Kano yayin da hukumar zabe ta INEC ta bayyana cewa, Ado Doguwa ya ba ya daga cikin wadanda suka lashe zaben 'yan majalisa da aka yi a jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) za ta ba da takardun shaidar lashe zabe ga zababbun sanatoci da 'yan majalisun tarayya kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Nyesom Wike ya ce watsi da Gwamnonin PDP ya jawo aka sha kasa a hannun APC. Wike ya ce yana cikin wadanda suka dage dole sai mulki ya koma hannun ‘Dan Kudu.
Shugaban jam'iyyar Labour na jiha a Cross River ya ce 'yan jihar su zabi wani dan takarar jam'iyyar Labour a zaben 'yan majalisun jiha da ke tafe ranar Asabar.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Ebonyi ta ayyana cewa tana neman ɗan takarar gwamna a inuwar APGA da wasu mutane 9 bisa zargin hannu a kisan wani basarake.
Kotun kolin Najeriya ya yanke hukunci da cewa, ya amince da takarar Dauda Lawal Dare a matsayin sahihin dan takarar da zai gwabza a zaben gwamnan PDP mai adawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari