Siyasar Najeriya
Hadimin dan takarar shugaban kasa a PDP ya bayyana yadda gwamnan jiahr Ribas ya yaudari abokan cakwakiyarsa a fannin da ya shafi siyasa a kasar nan a zabe.
Yayin da zaben gwamna a Najeriya ke ci gaba da tunkarowa, 'yan siyasa a jihar Sokoto na ci gaba da kawo tsaiko daga yadda suke yin kamfen da munanan kalamai.
Kungiyar magoya bayan Bola Tinubu, zababben shugaban kasa sun roki jam'iyyar APC ta zabi Hon Muktar Aliyu Betara, daga Borno a matsayin kakakin majalisa na 10.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai hari sun kuma bude wuta yayin kamfe din dan takarar gwamnan jihar Legas, Gbadebo Rhodes-Vivour a Legas a Epe.
Karamain ministan kwadugo da samar da ayyukan yi, Festus Keyamo, ya bayana cewa Allah da ɗaga Peter Obi har ya tsaya takara ne domin ya zama sababin nasarar APC
Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne zai gaji farin jinin Shugaba Muhammadu Buhari a siyasar Najeriya.
Zababben shugaban kasa a Najeriya Bola Ahmad Tinubu zai yi wata ganawa da zababbun 'yan majalisu don warware wasu matsalolin da ke iya tashi bayan rantsarwa.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Imo ta sallami tsohon kwamishinan hukumar dauraron korafin yan ƙasa ta tarayya, Willie Amadi, bayan ta gano abubuwa da yawa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana dalilin da yasa ya shiga motar gwamnan Kano mai ci yanzu Dr Abdullahi Umar Ganduje a baya-bayan nan
Siyasar Najeriya
Samu kari