Siyasar Najeriya
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sakkwato ya sallami Sakatarorin ilimi na kananan hukumomi 23 daga bakin aiki yayin da ake ci gaba da sauraron karar zaɓe a Kotu.
A zaman ranar Alhamis, 22 ga watan Yuni, 2023, majaliaar dokokin jihar Kano ta tabbatar da naɗin kwamishinoni 16 daga cikin 19 da Abba Kabir Yusuf ya tura mata.
Godwin Obaseki da Bukola Saraki sun halarci taron sulhun PDP. Amma ba a ga keyar Prince Uche Secondus, Nyesom Wike, Ifeanyi Ugwuannyi da Aminu Tambuwal ba.
Gwamnan Seyi Makinde na jam'iyyar PDP ya cika alkawarin ya dauka cewa zai dawo da wasu mutanr da ya yi aiki da su, ya tura sunayen kwamishinoni 7 ga majalisa.
Gwamnan jihar Ebonyi da ke kudu maso gabashin Najeriya, Francis Nwifuru, ya bai wa sabbin kwamishinoni da hadimai rantsuwar kama aiki ranar Talata, 20 ga Yuni.
Babban jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George ya yi magana kan batun komawarsa zuwa jam'iyyar APC, inda ya ce Tinubu ba makiyinsa ba ne.
Gwamna jihar Filato, Barista Caleb Mutfwang, na jam'iyyar PDP ya amince da naɗin mutane 4 a matsayin manyan Sakatarori, mako biyu bayan korar waɗanda ya gada.
Majalisar dokokkn jihar Ogun ta sake zaben Mista Olakunle Oluomoa matsayin shugaban majalisat dokokin jihar bayan an kai ruwa rana a zaman zaɓen ranar Talata.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tura wa majalisar dokokin jihar Kano sunayen mutane 19 da yake fatan naɗawa a matsayin kwamishinoni a gwamnatinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari