Siyasar Najeriya
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja ta sanya ranar, 13 ga watan Yuni domin fara sauraron karar da ke neman a tsige Ganduje daga shugabancin APC.
Babbar kotun jiha mai zama a Fatakwal ya haramtawa ƴan majalisar tsagin Wike aiki ko ayyana kansu a matsayin mambobin majalisar dokokin jihar Ribas.
Gwamnan Ribas Siminalayi Fubara ya bayyana yadda ya yi fama da tsohon gwamnan jihar kuma ministan Abuja, Nweson Wike cikin shekara. Ya ce Wike ya bar masa bashi.
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajuddeen Abbas ya fayyace wa 'yan Najeriya dalilin rashin jawabin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ga majalisa kamar yadda aka ce zai yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda majalisar jamhuriya ta uku ta masa sharar fage wajen samun nasara a babban zaben shugaban kasa a shekarar 2023.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya taya Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekara guda da fara mulki, inda ya yi kira ga ƴan ƙasa su mara masa baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kasa gyara Najeriya cikin shekara daya kan mulki.
Tun fara mulkin farar hula a shekarar 1999 aka fara samun badakala a Najeriya. Cikin manyan abubuwa da suka faru akwai badakalar Salisu Buhari, tazarcen Obasanjo.
Jam'iyyar APC ta dakatar da ƴan takarar da ta gwabza a zaɓen futar gwani na jigar Ondo, Folake Omogoroye bisa zargin cin amana da zagon ƙasa a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari