Siyasar Najeriya
A wata hira da aka yi da Farfesa Abdalla Uba Adamu ya na ganin nan gaba za a ji Dauda Kahutu watau Rarara ya na zagin Bola Ahmed Tinubu a wakokinsa.
Nyesom Ezenwo Wike ministan babban birnin tarayya Abuja ya yi magana dangane da dambarwar rikicin siyasar jihar Rivers da batun tsige Gwamna Fubara.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya gana da gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan batun tsige Fubara.
NWC na jam'iyyar PDP ta ƙasa ta tsoma baki a taƙaddamar da ta shiga tsakanin gwamna Similanayi Fubara da majalisar dokokin jihar Ribas kan batun tsige shi.
Gwamnan jihar Ribas, Similanayu Fubara da tsohon gwamnan da ya gaba, Nyesom Wike, ministan Abuja sun haɗu sun gaisa a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Gwamnatin jihar Rivers ta musanta rahotannin cewa Gwamna Siminalayi Fubara ya kori shugaban ma'aikatansa da bayar da umarnin korar shugabannin kananan hukumomi.
An gano rikicin siyasar jihar Ribas yana da nasaba da matakin da Gwamna Siminalayi Fubara ya dauka na farfado da manufar Rotimi Amarchi, wannan ya fusata Wike.
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar PDP a jihar Kogi, Joseph Erico, ya jagoranci dandazon masu sauya sheka daga jam'iyyu sun rungumi APC mai mulki.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi ba’a ga furucin Atiku Abubakar a taron manema labarai a ranar Litinin, yana mai zargin dan takarar na PDP da murde ra’ayin jama’a.
Siyasar Najeriya
Samu kari