Siyasar Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ganawar sirri da shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, da jiga-jigan jam'iyyar na jihar Kano.
Mai magana da yawun bakin Atiku Abubakar a 2019, Segun Showunmi ya nuna zai dauki mataki domin ba zai juri yadda abubuwa suke cigaba da tafiya a PDP ba.
Abdullahi Umar Ganduje ya ce ba laifin INEC ba ne saboda ana samun kalubale wajen shirya nagartaccen zabe a Najeriya. Ganduje ya tona asiri lokacin a sakatariyar APC
Shugaban jam'iyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce sun shirya yadda zasu kwace mulkin Edo a zaɓe na gaba.
Kotun Allah ya isa ya kammala sauraron kowane ɓangare a shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto kuma ta tanadi hukunci a zaman ranar Laraba, 17 ga watan Janairu.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Cif Bisi Akande ya yi hasashen cewa yan siyasa masu tasowa za su fi na yanzu tafka barna da suka hada da rashawa.
Hope Uzodinma ya rusa majalisar zartaswan jihar Imo awanni kalilan bayan rantsar da shi a matsayin gwamnan jihar Imo karo na biyu ranar Talata, 16 ga wata.
Kotun daukaka kara mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta rushe nasarar Emmanuel Ukpong-Udo, mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Akwai Ibom.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa tsohon shugaban PDP na jihar Ribas rantsuwar kama aiki a matsayin kwamishinan hukumar tattara kuɗin shiga.
Siyasar Najeriya
Samu kari