Siyasar Najeriya
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ƙara jinjinawa Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya bisa abinda ya kira da ceton tsarin demokuraɗiyya a Najeriya.
Kotun koli a Najeriya ta tanadi hukuncinta kan taƙaddamar wanda ya samu nasara a zaben gwamnan jihar Kebbi da aka yi ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Shugaban kasa Bola Tinubu da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo sun yi musabaha a karo na farko tun bayan zaben 2023 a wajen rantsar da Gwamna Hope Uzodimma.
Jam'iyyar APC ta bada labarin yadda Bisi Akande ya yi wa Muhammadu Buhari hanyar samun mulkin Najeriya. Muhammadu Buhari ya nemi takara sau 3 bai dace ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso wanda shi ne jagoran NNPP ya ce idan Allah ya yarda gwamnatin Kano za ta dauki mataki na kare al’ummarta a zauna lafiya nan da 2027.
Kotun Koli ta yi hukunci kan wasu kararrakin zabubbukan gwamnonin da aka kora a kotun daukaka kara. Kotun ta sauya hukuncin da kotun daukaka kara ta yi.
Wani jigon siyasa ya bayyana yadda 'yan siyasa suka tsara yadda za su kada Tinubu a zaben 2027. Pat Utomi ya fayyace yadda hakan ta faru a kwanan nan.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan daba ne sun lalata motar yakin neman zaben mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu.
Kotun kolin Najeriya ta rufe babin karar jam'iyyar APM da ɗan takararta na gwamna waɗanda suka kalubalanci nasarar Gwamna Siminalayi Fubara na Ribas..
Siyasar Najeriya
Samu kari