Siyasar Najeriya
Magoya bayan gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, sun yi dafifi zuwa majalisar dokokin jihar yayin da aka fara shirye-shiryen tsige shi daga muƙamin gwamna.
Za a ji labari Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da tsarin mulki, ya na so ‘Yan APC su zama Shugabannin INEC, an dauko mutanen shugaban kasa da na jiga-jigan APC.
Gwamnan jihar Adamawa ya bayyana jin dadinsa da yadda ya yi nasara a kotun zabe bayan da aka bayyana hukunci. Ya ce wannan nasara ce ta dimokradiyya.
Babban malamin addini ya bayyana bukatar a daina amfani da sabbin Naira da aka kawo a zamanin shugaban kasa Muhammadu Buhari na a shekarar nan da ake ciki.
Mun kawo jerin wadanda su ka yi harin Aso Rock, amma a karshe sai ga shi Bola Tinubu ya ba su mukami. Bayan lashe zabe sai sabon shugaban kasa ya jawo wasu.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da ƴar takararta a zaɓen gwamnan jihar Adamawa, Aisha Binani za su ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotun zaɓe.
Fasto Kingleo David Elijah ya bayyana cewa ya hango za a cigaba da hantarar kotun ƙoli kan hukuncin da ta yanke na tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu.
Kungiyar yakin neman zaben jam’iyyar LP ta yi watsi da ikirarin cewa dan takararta na shugaban kasa, Peter Obi, ya shiga yar buya bayan hukuncin kotun koli.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya bukaci Peter Gregory Obi da ya manta da batun zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa na 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari