Siyasar Najeriya
Yanzu muke samun labarin yadda Allah ya yiwa tsohon gwamnan jihar Filato rasuwa bayan da aka bayyana ya yi rashin lafiya. AN bayyana kadan daga tarihinsa.
Rahoto ya bayyana cewa, an gano adadin motocin da tsohon gwamnan CBN ya siya da kudaden da ake zargin ya kwashe ya mayar dasu na shi a kasar nan.
Mun kawo gajeren tarihin Ahmed Usman Ododo da ya ci zaben gwamnan jihar Kogi. Ododo ya fito daga karamar hukumar Okene ne, saboda haka ya na cikin kabilar Ebira.
Ɗan takarar gwamnan jihar Bayelsa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Timipre Sylva, ya caccaki tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya bayyana yadda su ka yi amfani da kuskuren Rabiu Kwankwaso wurin illata su a kotu da Abba Kabir na Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa ya umarci lauyoyinsa da su ɗaukaka ƙara zuwa kotun ƙoli kan hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta yanke.
Abdullahi Abbas, shugaban jam'iyyar APC reshen jihar Kano ya ce nasarar da Gawuna ya samu a Kotun ɗaukaka ta waɗanda gwamnatin NNPP ta yi wa rusau ce.
Jagoran NNPP na ƙasa, Dakta Boniface Aniebonam, ya bayyana kaɗuwarsa bisa hukuncin Kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamnan Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
An ba gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akinkunrin Akeredolu, wa'adin sa'o'i 72 domin ya miƙa mulki ga mataimakinsa, Lucky Aiyedatiwa saboda rashin lafiyarsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari