Siyasar Najeriya
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta garzaya kotun daukaka kara kan hukuncin babbar kotun tarayya na soke zaben fidda gwaninta na gwamnan jihar Edo.
'Yan majalisar wakilai da dattawan Najeriya daga kudancin Najeriya sun mika bukatun kafa sabbin jihohi a yankunansu. Hakan zai sa a yi wa tsarin mulki kwaskwarima.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya dakatar da shugaban karamar hukumar Machina a jihar. Gwamnan ya yanke hukuncin ne bisa wasu zarge-zarge da ake yi masa.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa tsarin ilimin Najeriya ya bada gudumawar rashin aikin yi ga matasa. Dole ne a koyi sana'o'i.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani kan zarginsa da ake yi kan butulci ga wadanda suka taimake shi inda ya ce tuna halacci ke hana shi daukar matakai.
Majalisar kolin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kira ga yan siyasa kan girmama sarakuna musamman wadanda suke rike da jaggorancin addini a cikinsu.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen jihar Kano ta yi watsi da korar da wani tsagin jam'iyyar ya yiwa Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar.
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, karkashin jagorancin Martins Ameuwhule sun ba Gwamna Siminalayi Fubara wa'adin kwana bakwai kan kasafin kudin 2024.
Siyasar Najeriya
Samu kari