Siyasar Najeriya
Na kusa da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC zata samu nasara kan NNPP a ƙarar zaɓen Gwamnan Kano.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi fatali da umarnin Kotun ɗa'ar ma'aikata, ya dakatar da CJ ta jihar Osun ranar Alhamis, 16 ga watan Nuwamba, 2023.
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta ce ko da was ba ta shiga wata tattaunawar haɗa maja da wasu jam'iyyun siyasa ba kuma ba ta sha'awar yin haka.
Manyan jam'iyyu biyu, NNPP da APC sun rattaɓa hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya yayin da Kotun ɗaukaka ƙara ta sanya ranar yanke hukunci kan zaɓen Kano.
Matashin na da ya kada tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Yobe, Lawan Majakura, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC ranar Alhamis, 16 ga watan Nuwamba.
Gwamnatin jihar Benue ta ayyana rahoton da ke yawo a kafafen yaɗa labarai cewa matasa sun ci mutuncin Gwamna Alia a matsayin ƙarya mara tushe balle makama.
Kotun daukaka kara ta tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano. Gwamna Yusuf ya daukaka karar hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe.
Sakamakon binciken da aka gudanar kan bidiyon ziyarar taya murna da Timipre Sylva ya kai wa Gwamna Duoye Diri bayan zaɓen gwamnan Bayelsa, ya bayyana.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya soki kalaman da Shugaba Tinubu ya yi na cewa ya gaji tarin basussuka a ƙasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari