Siyasar Najeriya
Babbar jam'iyar adawa ta ƙasa PDP ta rasa ɗaya daga cikin manyan ƙusoshinta a jihar Abia yayin da tsohon mataimakin kakakin majalisar dokoki ya sauya sheka zuwa APC.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Suleiman Kazaure, tsohon datakta janar na hukumar NYSC a matsayin shugaban kwamitin yaƙi da muggan ayyuka a makarantu.
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya EFCC ta damƙe tsohon gwamnan jihar Kwara. Abdulfatahi Ahmed kan yadda aka yi da wasu makudan kuɗi a lokacin mulkinsa na shekara 8.
Sa'o'i 48 bayan zaben fidda gwani, matasan jam'iyyar APC sun ɓalle da zanga-zangar adawa da ayyukan SWC ta jihar Edo, sun buƙaci masu ruwa da tsaki su rushe ta.
Mai ajiyar kudi ta jam'iyyar Labour Party da aka dakatar, Misis Oluchi Opara, ta sake taso shugaban jam'iyyar a gaba kan zargin karkatar da kudaden jam'iyyar.
Tsohon kwamishina a jihar Edo, Andrew Emwanta, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC biyo bayan zaben fidda gwani na gwamna na jam'iyyar da aka gudanar.
Tsohon jigo a jam'iyyar PDP, Deji Adeyanju, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ba zai daina tsayawa takara ba.
Kusan dukkan Arewacin Najeriya ne suka rasa samun hannun jarin turawa a shekarar da ta gabata saboda wasu dalilai. An bayyana kadan daga dalilan da suka ja.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya aike da sako mai zafi ga magajinsa Gwamna Siminalayi Fubara.
Siyasar Najeriya
Samu kari