Siyasar Najeriya
Kotun daukaka kara ta bukaci lauyoyin da ke da hannu a shari'ar zaben gwamnan jihar Kano da su dawo da takardun hukuncin da ta yanke na tsige Gwamna Abba.
Tsohon sanata, Sani, ya ce ya zama wajibi a yi taka tsan-tsan bayan da takardar CTC ta nuna cewa Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya aike da gargadi ga dan takarar gwamnan PDP na jihar Nasarawa.
Honorabul Moses Thomas, kakakin majalisar dokokin jihar Filato da mataimakinsa sun miƙa takardar sauka daga kan shugabancin majalisar ranar Talata.
Jami'an rundunar ƴan sandan Najeriya sun mamaye tare da kwace iko da majalisar dokokin jihar Ribas biyo bayan zama biyu daban-daban da yan majalisar suka yi.
Mamba mai wakilatar Anambra ta Arewa ya dakawa shugaban majalisar dattawa tsawa bayan da ya sanar da shugabannin bangaren marasa rinjaye na majalisar.
Kotun ɗaukaka ƙara ta saki takardun hukuncin da ta yanke kan shari'ar zaɓen gwamnan jihar Kano, wanda ya tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana cewa a shirye take ta biɓduk matakin shari'a da ya dace domin kwato kujerar gwamnan Benue a hannun APC.
Sanata Abba Moro daga jihar Benuwai ya ɗae kujerar shugaban marasa rinjaye naajalisar dattawan Najeriya bayan dukkan Sanatocin PDP sun amince da hakan.
Siyasar Najeriya
Samu kari