Siyasar Najeriya
Daniel Bwala, tsohon mai magana da yawun kwamitin yaƙin neman zaben Atiku/Okowa na PDP ya ayyana INEC a matsayin babbar matsalar zaɓen 2023 da aka gama.
Garba Muhammad Datti, ya yi hasahen cewa nan bada jimawa ba karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, zai dawo da nasarar da ya samu a zaben jihar Zamfara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya zargi APC mai mulki da kokarin kwace jihohin da jam'iyyun adawa ke mulki da ƙarfin magudi ko a Kotu.
An buƙaci ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da ya ceto jam'iyyar a zaɓen 2027, inda aka gaya masa hanya mafi sauƙi da zai yi hakan.
Kwanaki kadan bayan tsige gwamnoni uku a arewa, kotun daukaka kara ta kori karar PDP tare da tabbatar da nasarar Gwamna Hyacinth Alia na APC a jihar Benue.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye babbar sakateriyar jam'iyyar PDP ta ƙasa da ke Wadata Plaza a birnin tarayya Abuja, sun nemi a rushe NWC na kasa.
Falana, ya ce Najeriya ce kasa daya tilo a duniya da a yau alkalai ke yanke hukunci na karshe kan sakamakon zabe, don haka akwai bukatar a daina yin hakan.
Sakataren jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na ƙasa, Olaposi Oginni, ya bayyana yadda Kwankwaso ya jawo kotu ta tsige gwamna Abba Kabir Yusuf.
APC a jihar Kano ta yi kira ga daukacin mambobinta da duk ’yan kasuwar da suka yi asarar dukiyoyin a rusau din da gwamnati ta yi a jihar da su dauki azumi a yau.
Siyasar Najeriya
Samu kari