Siyasar Najeriya
Tsohon gwamna ya bayyana kadan daga abubuwan da suka ja ya kori Sheka daga jiharsa kuma ya yi nasarar yin hakan ta hanyar taimakon shugaban kasa.
Ana ci gaba da cece-kuce kan makomar shirin Bola Ahmad Tinubu na ba daliban Najeriya rancen kudin makaranta da za a yi a nan ba da dadewa ba a kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ya gana da shugaban UAE, kuma yana kayautata zaton hakan zai haifar da da mai do ga Najeriya ban ba da dadewa ba.
Atiku Abubakar tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya mayar da hankalinsa kna zaben 2027.
Shugaban riko na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Umar Damagum, ya magantu kan dalilin da ya sa bai hukunta wadanda suka ci dunduniyar jam'iyyar ba.
Jam'iyyar APC a jihar Anambra a hukumance ta karbi sanatoci biyu da su ka hada da Sanata Ifeanyi Ubah da Sanata Uche Ekwunife zuwa APC bayan barin jam'iyyar YPP.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswilƙ Akpabio, ya ce ya kamata Kudu maso Kudancin Najeriya su saka wa shugaban kasa, Bola Tinubu ta hanyar zaben APC.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta buƙaci kowane ɓangare ya martaba yarjejeniyar zaman lafiyan da suka sanya wa hannu a hedkwatar yan sanda makon jiya.
Sabuwar rigima ta sake kunno kai a jam'iyyar APC a jihar Benue a tsakanin shugabannin jam'iyyar da Gwamna Hyacinth Alia na jihar, kan rabon mukamai.
Siyasar Najeriya
Samu kari