Siyasar Najeriya
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta (INEC) ta bayyana cewa jam'iyyun siyasa 19 sun nuna sha'awar tsayar da ƴa takara a zaben gwamnan jihar Ondo.
A juya Jumu'a ne shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cika shekara 72 a duniya, akwai wasu muhimman abubuwa da ya dace ku sani game da ɗan siyasar.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa majalisa za ta sake duba matakin dakatarwa da ta dauka kan Sanata Abdul Ningi.
Gwamna Sir Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi ikirarin cewa babu abin da zai dakatar da gwamnatinsa daga kammala wa'adinta na shekaru 4 a jihar.
Shugaban Najeriya, Bila Ahmed Tinubu ya naɗa Dakta Dr. Abdullahi Usman Bello a matsayin sabon shugaban hukumar ɗa'ar ma'aikata ta ƙasa CCB, ya fitar da sanarwa.
Daya daga cikin manyan jam'iyyun adawa a Najeriya, Labour Party, ta fara shawawarin sake keɓe tikitin takarar shugaban ƙasa ga Peter Obi, jagoranta na ƙasa.
Mambobi 6 na majalisar dokokin jihar Enugu sun sauya sheka daga Labour Party da aka zaɓe su karkashinta, sun koma jam'iyyar PDP mai mulkin jihar kan wani daili.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia, ya musanta batun cewa ya nemi shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi murabus daga mukaminsa.
Wani shafin yanazar gizo mai tsage gaskiya ya tabbatar da cewa ikirarin cewa an yi awon gaba da mai ɗakin Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ba gaskiya bane.
Siyasar Najeriya
Samu kari