Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta ce har yanzu Abdullahi Ganduje ne shugaban jam’iyyar na kasa. Sakataren yada labarai na APC, Felix Morka ya yi karin haske kan wannan lamari.
Tsohon mamban majalisar tarayya, Farah Dagogo, ya bayyana cewa ya kamata Umar Damagum ya yi murabus daga shugabancin PDP nan take saboda kishin jam'iyya.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Ahmed Ajuji, ya musanta dakatar da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano, ya ce babu dalilin ɗaukar wannan matakin a kansa.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC na ƙasa, Felix Morka, ya ce jam'iyyar na tare da hukuncin babbar kotun tarayya mai zama a Kano wadda ta jingine dakatar da Ganduje.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kama ƴan daban da suka yi kokarin kawo cikas yayin da rantsar da sabbin kwamishinoni 4 ciki har da ɗan Kwankwaso.
Wasu ƙungiyoyim fararen hula sun buƙaci hukumar EFCC ta yi bincike kana ta gurfanar da tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso idan yama da laifi.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda na sashin yaƙi da tada tarzoma sun kwace iko da ɗaya daga cikin sakateriyar APC da ke Makurɗi, babban birnin jihar Benue.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso da wasu mutum uku a matsayin sababbin kwamishinoni a gwamnatinsa.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun nemi shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya sauka daga muƙaminsa, sun rubuta korafi ga Bola Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari