Siyasar Najeriya
Akwai ‘yan majalisan da su ka rasu tun a shekarar nan ta 2023. Daga baya hukumar INEC za ta shirya sabon zabe domin maye guraben wadannan ‘yan majalisar.
'Dan takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar jam'iyyar PDP, Ladi Adebutu, ya bayyana yakinin samun nasarar nan bada daɗewa ba a kotun kolin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, kan yadda ya jajirce domin sasanta rikicinsa da magabacinsa Wike.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Kano, ta bankado shirin gwamnatin jihar na yin sama da fadi da Naira biliyan takwas daga asusun jihar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi magana kan shirin gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara na aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya tsakaninsa da Wike.
'Yan takaran LP, PDP da NNPP da su ka rasu a 2023 sun hada da Farfesa Uche Ikonne. ‘Yan bindiga su ka kona ‘dan takaran Sanatan LP a Enugu a bana, Oyibo Chukwu.
Bola Ahmed Tinubu ya bayyana tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin amini kuma kwararren ɗan siyasa da ya sadaukar da kansa ga bauta ma ƙasa.
A rahoton nan, za a samu jerin sarakuna, masu mulki, sojoji da shehunan malaman da aka rasa a shekarar 2023. Daga ciki akwai Sheikh Dr. Abubakar Giro Argungu
Babangida Aliyu, tsohon gwamnan jihar Neja ya jinjinawa Gwamna Uba Sani na Kaduna bisa salon mulkinsa da ya kira mai ban sha'awa don bai jefa al'umma cikin kunci ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari