Siyasar Najeriya
Shugaban majalisar wakilai ta 10, Tajudeen Abbas ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba shi da ubangida a siyasance. Ya ba matasan Najeriya shawara.
Yayin da ake shirye shiryen zaben kananan hukumomi a jihar Ribas, Gwamna Siminalayi Fubara ya ba ma'aikata hutun kwanaki biyu domin kowa ya koma gida.
Majalisar jihar Edo ta janye dakatarwar da ta yi ga mambobinta guda biyu a watan Mayun 2024 da ta wuce kan zargin neman tsige shugabanta da mukarrabansa.
Jam'iyyar APC ta samu tagomashi bayan dan majalisar wakilai na PDP ya sauya sheka zuwa cikinta. Dan majalisar na PDP dai ya fito ne daga jihar Abia.
Jam'iyyar APC ta samu koma baya a jihar Ondo bayan mambobinta sama da 200 sun sauya sheka zuwa PDP. Sun fadi dalilinsu na ficewa daga jam'iyyar mai mulki.
Jagoran NNPP na kasa kuma tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce PDP ta mutu a harkar siyasa yayin da APC ta ba mutane kunya.
A wannan labarin, za ku ji tsohon gwamnan Binuwai, Cif Samuel Ortom ya bayyana cewa mahaliccinsa ya ba shi muhimmin sako kan takara a shekarar 2027.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan matsalolin da suka yiwa jam'iyyar PDP katutu a kasar nan. Gwamnan ya bukaci a daina kalamai masu kaushi.
Gwamna Malam Uba Sani ya ce sauya sheƙar ƴan siyasa sama da 200,000 daga PDP zuwa APC ya nuna yadda gwamnatinsa ta karbu a wurin maZauna jihar Kaduna.
Siyasar Najeriya
Samu kari