Siyasar Najeriya
Sanata Rabiu Kwankwaso wanda shi ne jagoran NNPP ya ce idan Allah ya yarda gwamnatin Kano za ta dauki mataki na kare al’ummarta a zauna lafiya nan da 2027.
Kotun Koli ta yi hukunci kan wasu kararrakin zabubbukan gwamnonin da aka kora a kotun daukaka kara. Kotun ta sauya hukuncin da kotun daukaka kara ta yi.
Wani jigon siyasa ya bayyana yadda 'yan siyasa suka tsara yadda za su kada Tinubu a zaben 2027. Pat Utomi ya fayyace yadda hakan ta faru a kwanan nan.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan daba ne sun lalata motar yakin neman zaben mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu.
Kotun kolin Najeriya ta rufe babin karar jam'iyyar APM da ɗan takararta na gwamna waɗanda suka kalubalanci nasarar Gwamna Siminalayi Fubara na Ribas..
Allen Sawore, tsohon mai taimakawa gwamnan jihar Ondo kan harkonin midiya ya sanar da ficewa daga babbar jam'iyyar adawa PDP saboda rigingimun cikin gida.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya koma zango na biyu a kan madafun iko watanni kalilan bayan samun nasara da zaben da aka yi a watan Nuwamba, 2023.
Tsohon kakakin kwamitin yaƙinin nema zaben shugaban ƙasa na PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce zai ji daɗi idan Bola Tinubu ya masa tayin shiga gwamnatin APC.
Gwamna Francis Nwifuru ya godewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bisa tabbatar da adalci a ɓangaren shari'a na ƙasar nan, ya ɗaukarwa al'umma alƙawari.
Siyasar Najeriya
Samu kari