Siyasar Najeriya
Wani jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Ibrahim Danlami Kubau, ya yi magana kan dalilin Tinubu na kin tsoma baki a shari'ar zaben gwamnan Kano.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya yi magana kan tsarin jam'iyyun siyasan da yafi dacewa da dimokuradiyyar kasar nan.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da wanda ya gaje shi a kujerar mulkin jihar Rivers, Gwamna Siminalayi Fubara.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta fitar da rahoton tsaro kan hukuncin da kotun koli ta yanke wanda ya tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi magana kan yadda ya shiga cikin wani yanayi kafin kotun koli ta zartar da hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar.
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa dan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar APC a Zaɓen 2023, Nasiru Yusuf Gawuna ya fadi zabe.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabbin daraktoci 11 a ma'aiktar fasaha, al'adu da tattalin arzikin Fikira, a ranar Juma'a, 12 ga watan Janairu. Ali Nuhu ya samu shiga.
Abba Kabir Yusuf ya bayyana jin daɗinsa bisa yadda Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima suka ƙi sanya baki a hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben Kano.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan yarjejeniyar da ya cimmawa da Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari