Siyasar Najeriya
Kakakin APC na ƙasa, Felix Morka ya ce ba karamar illa PDP ta yiwa Najeriya ba shekaru 26, ya ce Muhammud Buhari ya shafe shekara 8 yana kawar da ɓarnar.
Bayan gwamnoni sun ki amincewa da mafi karancin albashin N60,000, 'yan Najeriya sun bayyana kuka kan yadda gwamnoni ke kawo koma baya ga ayyukan kasa
Gwagwarmayar samun 'yancin kai cike take da jajircewa da sadaukarwa. Akwai abubuwa da dama da suka taimaka a kokarin Najeriya na samun 'yancin kai daga Turawa.
Sanatoci sun tafka zazzafar muhawara a lokacin sake duba kundin tsarin mulkin kasar na 1999 inda wasu ke ba da ra'ayin komawa mulkin yankin, wasu kuma na adawa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da ka da ya kunno wuta a jihar Oyo. Makinde ya yabi Wike.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ƙalubalanci masu adawa da shi a PDP, ya ce dukkansu ya fi ƙarfin ya tsyaa yana takun saka da su.
Gwamnatin jihar Edo ta zargi mataimakin gwamna, Philip Shaibu ta shirya makarkashiya domin mamayar gidan gwamnati a ranar Litinin 30 ga watan Satumbar 2024.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya bukaci Nyesom Wike da gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara su sasanta rikicin siyasar da ke tsakaninsu.
Dan majalisar dokokin jihar Cross Rivers na jam'iyyar Labour Party (LP) ya fice saga jam'iyyar zuwa APC mai mulki. Ya samu tarba daga jiga-jigan APC a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari