Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya magantu kan amincewa da tayin zama mataimakin Peter Obi inda ya ce dole akwai sharuda.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya karbi tulin yan APC zuwa NNPP a jihar Kano. Kwankwaso ya ce yan APC makiya talaka ne kuma ya ce ba za su canza hali ba.
Rundunar ƴan sandan jihar Ribas ta bayyana cewa ba za ta shiga harkokin zaɓen kananan hukumomin da za a yi ranar Asabar ba, ta ce za ta yiwa umarnin kotu biyayya.
Dattijon Arewa Dakta Usman Bugaje ya ce shugaban kasa Bola Tinubu yana magana kamar bai san me ke faruwa na wahalar rayuwa a fadin Najeriya ba a halin yanzu.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa 'yan najeriya sun gaji da jam'iyyar APC a kasar. Kwankwaso ya ce za a sauya APC..
Matasan PDP sun yi zanga zanga kan zaben kananan hukumomi da za a yi Rivers. Yan PDP sun tunkari hedikwatar yan sanda da hukumar DSS kan hana zaben da suke so.
Barista Daniel Bwala ya magantu kan rade-radin yin garambawul a mukaman Ministoci inda ya bukaci yan Najeriya da su kara hakuri Bola Tinubu zai yi abin da ya dace.
Shugaban majalisar wakilai ta 10, Tajudeen Abbas ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba shi da ubangida a siyasance. Ya ba matasan Najeriya shawara.
Yayin da ake shirye shiryen zaben kananan hukumomi a jihar Ribas, Gwamna Siminalayi Fubara ya ba ma'aikata hutun kwanaki biyu domin kowa ya koma gida.
Siyasar Najeriya
Samu kari