Siyasar Najeriya
An samu bayanai kan ganawar sirri da Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi da Ra'uf Aregbesola da ake hasashen za ta yi tasiri a yankin da Tinubu ke da goyon baya sosai.
Sakataren PDP da ake ta tababa kan kujerarsa, Sanata Sam Anyanwu ya zargi gwamnonin PDP da kokarin tsige shi saboda dangantakarsa da Nyesom Wike.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa (APC), Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan zaben gwamnan jihar Anambra. Ya nuna cewa lokaci ya yi da yakamata a samu canji.
Yayin da yan adawa suka taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba kan salon gwamnatinsa, an bukaci Ministoci daga Arewa su kare shi daga caccakar masu suka.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola ya gana da Sanata Rabiu Kwankwaso sun gana a jihar Legas da ake zargin bai rasa nasaba na zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban tsagin NNPP na kasa, Agbo Major ya ce sun riga sun kori Rabi'u Musa Kwankwaso da Buba Galadima da 'yan kwankwasiyya daga jam'iyyar NNPP.
Surajo Caps ya yi kira ga Peter Obi da Kwankwaso su goyi bayan Atiku a 2027, yana mai cewa Atiku ne kawai zai iya fitar da Najeriya daga matsalolin tattalin arziki.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule.ya yi taron bankwana da dukkan hadimansa da ya naɗa, ya sanar da su cewa ya sallame su daga aiki nam take.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce za su buga da Atiku a 2027. Ya ce yana girmama Atiku Abubakar inda yake kiransa da Baba a bayan fage.
Siyasar Najeriya
Samu kari