Siyasar Najeriya
Duk da cewa tarihi ya nuna cewa a kasashe masu tasowa kamar Najeriya, mata na fuskantar matsaloli da dama wanda ke hana su bada gudunmawa ta fuskar siyasa ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa ko kadan ba zai yi ritaya daga siyasa. El- Rufai ya ce zai dawo a shekarar 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya kalubalanci tsofaffi da shugabannin Kaduna na yanzu, ya ce a shirye yake ya rantse da Alƙur'ani mai tsarki.
Shugaban wata ƙungiyar matasan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya ce surutun minustan Abuja, Nyesom Wike ya fi aikinsa, don haka ya buƙaci Tinubu ya kore shi.
A wannan labarin, shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a gudanar da gagarumin taron matasa na kasa inda za a tattauna da masu ruwa da tsaki.
Kakakin APC na ƙasa, Felix Morka ya ce ba karamar illa PDP ta yiwa Najeriya ba shekaru 26, ya ce Muhammud Buhari ya shafe shekara 8 yana kawar da ɓarnar.
Bayan gwamnoni sun ki amincewa da mafi karancin albashin N60,000, 'yan Najeriya sun bayyana kuka kan yadda gwamnoni ke kawo koma baya ga ayyukan kasa
Gwagwarmayar samun 'yancin kai cike take da jajircewa da sadaukarwa. Akwai abubuwa da dama da suka taimaka a kokarin Najeriya na samun 'yancin kai daga Turawa.
Sanatoci sun tafka zazzafar muhawara a lokacin sake duba kundin tsarin mulkin kasar na 1999 inda wasu ke ba da ra'ayin komawa mulkin yankin, wasu kuma na adawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari