Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce jam'iyyar PDP ba sak komai ba game da shirin haɗakar ƴan adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta ba bare da amince.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa 'yan Najeriya ne za su fito su fafata da jam'iyyar APC a zaben shekarar 2027. Ya zargi gwamnatin APC da lalata kasa.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa duk da bai kai ga yanke shawara ba amma yana da kwarewa da cancantar zama shugaban kasa a Najeriya.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya gana da wasu daga cikin 'yan majalisar jam'iyyar NNPP na jihar Kano. Akwai yiwuwar su koma APC.
Shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai dawo APC saboda NNPP ta mutu murus a Najeriya. Ganduje ya ce masu shirin hadaka za su wargaje.
Sanatan da ke wakiltar Jigawa ta Arewa maso Gabas, Sanata Abdul Hamid Malamadori, ya nuna goyon bayansa ga takarar Gwamna Umar Namadi a zaben 2027.
Gwamnan jihar Akwa Ibom na jam'iyyar PDP, Umo Eno, ya bayyana matsayarsa kan takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ya nuna goyon bayansa ga Tinubu.
Majalisar wakilai ta kafa kwamiti mai mutane 21 domin lura da harkokin majalisar dokokin Rivers da aka dakatar. Kwamitin zai lura da aikin da shugaban riko ke yi.
Wata kungiyar matasa ta bayyana cewa za ta hada kan mutane miliyan 5 domin nuna jin dadin mulkin Bola Tinubu a jihar Abia tare da goyon bayan Sanata Orji Kalu.
Siyasar Najeriya
Samu kari