Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fito ya nesanta kansa daga rahotannin da ke cewa yana shirin neman takarar kujerar sanata a zaben 2027.
Sanatocin PDP da ke Majalisar Dattawa sun bayyana cewa ba su adawa da shirin haɗa ƙawancen ƴan adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
A wannan labarin, za ku ji Naja’atu Mohammed ta zargi Tinubu da fifita Yarbawa a kan sauran mazauna Najeriya ta fuskar ayyukan ci gaba da bunkasa yanki.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya bayyana cewa gaba ɗaya gwamnonin jihohin Arewa maso Gabashin Najeriya suna goyon bayan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana yadda shi da marigayi Abubakar Rimi suka yi fatali da tayin cin hanci da marigayi Abba Kyari kan takara.
Mai magana da yawun tsagin NNPP da ke yi wa Kwankwaso biyayya, Ladipo Johnson ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai fi amfani wa Bola Tinubu a kan Ganduje.
Atiku Abubakar da Peter Obi sun musanta cewa sun riga sun cimma matsaya kan hadakar yan adawa a 2027, musamman kan cewa Obi zai zama mataimakin Atiku.
Jam'iyyar APC ta sake kawo cikas ga jam'iyyar LP a jihar Filato yayin da shirim haɗakar jagororin adawa ke kara karfi gabanin zaɓen shugaban kasa na 2027.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bayyana cewa duba da yadda APC ke ƙara ƙarfi, za ta karɓe kujerun ƴan Majalisar Tarayya na PDP a zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari