Siyasar Najeriya
Wani hadimin gwamnan jihar Yobe a Arewacin Najeriya ya yi murabus daga mukaminsa inda ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC da aka ƙaddamar saboda hadaka.
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya karyata jita-jitar sauya sheka zuwa ADC da wasu gwamnoni biyar, ya ce ƙarya ce kuma yana mai biyayya ga APC don ci gaban Borno.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kaduna a inuwar PDP, Hon. Isah Ashiru Kudan ya ce a shirye yake ya shiga kowace irin haɗaka don kawo karshen mulkin APC a 2027.
Kowane ɗan Najeriya yana da damar yin rijista da duk jam'iyyar siyasar da ta kwanta masa a rai, ta yi daidai da manufofinsa, misali kamar APC, PDP ko ADC.
Yayin da shirye-shiryen tunkarar 2027 ke kara kankama, ana ganin manyan kusoshin haɗaka 3, Atiku, Abubakar, Peter Obi da Amaechi na iya kawo tangarɗa.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya yi barazanar murabus daga kujerarsa idan har babu zargin Amaechi a rahoton binciken badakalar hukumar NDDC.
Shugaban jam'iyyar ADC a jihar Zamafara, Kabiru Garba ya bayyana cewa za su karbi gwamna Dauda Lawal idan ya sauya sheka daga PDP. Ya ce SDP na kara karbuwa a jihar
Jam'iyyar PDP na ƙara fuskantar rugujewa yayin da tsohon shugaban kwamitin sulun jam'iyya, AVM Shehu ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar haɗaka watau ADC.
Sakataren riko na jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya yi jawabi yayin tarbar da aka masa a jihar Legas. Aregbesola ya ce ba za su yi fada da kowa ba a siyasance.
Siyasar Najeriya
Samu kari