Shugaban Sojojin Najeriya
Ashe dabara ce Gwamnatin Buhari ta ke shirin yi, da ta ba su Tukur Buratai kujeru. PDP ta ce ana neman katange tsofaffin sojojin ne daga binciken kotun Duniya.
A hiya Ahmed Mahmoud Gumi ya ziyarci sansanin ‘Yan bindiga. Bajimin malamin addinin musulunci ya yi magana bayan ya ga abubuwa da idanunsa a dajin Zamfara.
Yanzu nan mu ka ji Shugaban kasa ya aikawa Sanatoci sunayen su Janar Buratai, Olonisakin, Ibok-Ete Ibas da Sadique za a ba su mukamai su zama Jakadun Najeriya.
Majalisa ta aikawa Shugaban kwastam sammaci a jiya. Abin da ya sa ‘Yan Majalisar su ka bukaci ganin Hameed Ali mai ritaya shi ne karancin kananan ma’aikata.
A jiya ne mu ka ji wani Lauya ya roki Alkali ya tursasawa nadin sabon Sufetan Yan Sanda. Wannan Lauya ya hada da Shugaban kasa, AGF da NPC a karar da ya gabatar
Sabon shugaban ma’aikatan tsaro, CDS, Janar Lucky Irabor, ya jinjinawa dakarun rundunar sojin Najeriya da ke fagen fama a Maiduguri, babbar birnin jihar Borno.
Za ku ga abin da ya faru da Gabriel Olonisakin da ya koma gida bayan shekaru 40 a gidan Soja. Mun kawobidiyon Hafsun tsaron da Buhari ya yi wa ritaya ya na rawa
Shugaban majalisar Borno, Abdulkareem Lawan ya ce in ban da ‘Yan ta’adda, babu kowa a fadin garin Guzamala, ya ce shekaru 3 kenan Guzamala ya na hannun Boko.
Mun ji cewa ‘Yan ta’addan Boko Haram jawo kwana da kwanaki babu wuta a Borno. Boko Haram sun datse layin da ya shigo da wuta cikin Garin Maiduguri, jihar Borno.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari