Sheikh Ahmed Gumi
Fitaccen malamin addinin musulunci, Shiekh Ahmad Gumi, ya ce masu ikirarin yin jihadi daga kasashen waje na iya shigowa Nigeria idan aka ayyana 'yan bindiga a m
An gabatar da Jana'izar Hajiya Aminatu Bintu Muhammad Bello matar marigayi Sheikh Abubakar Mahmud Gummi. An yi jana'izar ne bayan Sallar La'asar a gidan Sheikh
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun! Allah ya yi wa matar Marigayi Sheikh Abubakar Gumi, Hajiya Aminatu Bintu ta rasuwa a safiyar yau Asabar, 16 ga watan Oktoba.
Dr. Samuel Chukwuemeka Kanu-Uche, Babban faston cocin Methodist Church Najeriya, ya goyi bayan yafe wa tubabbun ‘yan bindiga da ‘yan Boko Haram don samar da zam
Shahrarren Malaman addini, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa dillalan muggan kwayoyi da masu fataucin makamai ne suka mayar da Fulani Makiyaya yan bindiga.
Sheikh Gumi, malamin addinin islama da ke da'awar tattaunawa da 'yan bindiga ya bayyana wasu hanyoyi da ya kamata 'yan Najeriya su bi domin zama da 'yan bindiga
Fitaccen malamin addinin Islama mazaunin jihar Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi, ya ce jini mai matukar yawa ne ke kwaranya a Najeriya kuma an kasa tsayar da shi.
Sheikh Ahmad Gumi, Malamin addinin musulunci mazaunin Kaduna, ya ce yan bindiga da ke adabar kasar nan suna kaunar wadanda ke girmama su tare da fahimtar halin
Sanata Mohammed Sani Musa mai wakiltar yankin Neja ta gabas ya bukataci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya nuna halin ‘rashin tausayi’ a kan 'yan fashin daji.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari