Sheikh Ahmed Gumi
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi bayanin yadda ya ji da ya samu OON. Masanin yace bai yi tunanin zai samu wannan yabo ba domin neman yardar Allah yake yi.
An karrama Isa Ali Ibrahim Pantami a wani taro da ake yi a birnin Dubai da ke United Arab Emirates. Ministan Najeriyan kadai ya samu wannan lambar yabo a taron.
Babban Malamin Musulunci, Haifaffen Saudi Arabiya, Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu zai samu shaidar OON. Malamin ya wallafa littafai irinsu Tafsir da Hadisi.
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yace ma’aikatarsa ta kammala yin ayyuka sama da 2000 a fadin tarayyar kasar a shekaru uku
Shugabannin kungiyar ITU sun taru a kasar Romaniya tun a makon jiya, ana ta taro. Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya jagoranci Najeriya ta bada tazara mai yawa.
Abduljabbar Nasiru Kabara, wanda ake zargi da yin batanci ga Annabi Muhammad (SAW) ya zargi lauyansa da karbar N2m daga hannunsa, don bai wa alkali a sake shi.
Za a ji Isa Ali Pantami ya samu lambar yabo a Abia, An ba shi kyautar Best Performing Digital Minister for the Year 2022 ne a ranar tunawa da fasahohin zamani.
Za a ji an yi zama domin sauraron karar Sheikh Abduljabbar Kabara, kuma an kori kararsa. Lauyoyin da ke bada kariya sun kuma galaba a kotun tarayya na Abuja.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yayi bayanin kalubalen da ya fuskanta saboda kawo tsarin NIN, abin ta kai ga barazanar kisa
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari