Shehu Sani
Gwamnonin G5 sun gamu da zolaya da shagube daga tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani kan yadda suka samu rabuwar kai a gabanin zaben 2023 da ke tafe nan kusa.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya gargadi 'yan Najeriya kan zaben dan takarar shugaban kasa saboda shugabannin addinansu sun nemi su yi haka.
Sanata Shehu Sani, tsohon dan majalisar Kaduna ya ce ya kamata a samar da shugaban kasa na gaba ne ta hanyar sahihin zabe ba siyan kuri'u ko sayar da mukami ba.
Shehu Sani, tsohon sanatan mazabar Kaduna ta tsakiya ya shawarci gwamnoni da ke fushi da jam'iyyarsu su tattara kayansu su koma jam'iyyar Omoyele Sowore ta AAC.
Sayen kuri’un talakawa ya jawo Gwamnoni ba su goyon bayan canza kudi. Shehu Sani ya ce tsarin ya gamu da adawa ne saboda an fito da shi kafin shirya zaben 2023
Tsohon sanata da ya wakilci Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya shawarci ma’aikatan banki da su fara koyon dambe domin kare kansu daga fusatattun kwastamomi.
Tsohon sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya karbi rikon wani jinjiri da aka yasar a titi kuma ya sanya masa suna Jordan. Jama'a sun yaba.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ya magantu kan mutanen da ake zargin suke juya fadar shugaban kasa da ake kira 'cabal'.Ya zargi Adesina na cikinsu
Shehu Sani ya yi kaca-kaca da gwamnan CBN da kuma manufarsa ta ganin daina amfani da kudade a hannun jama'a a wannan zamanin. Shehu Sani ya ce hakan bai yi ba.
Shehu Sani
Samu kari