Sabon Farashin Man Fetur
Kano - Kungiyar yan kasuwar man fetur masu zaman kansu a Najeriya IPMAN, ta gargadi gwamnatin tarayya cewa da yiwuwan farashin man fetur ya tashi kwanan nan.
Zainab Ahmed, ministan kudi, kasafin kudi da tsare-tsare, ta ce gwamnatin tarayya za ta biya tallafin man fetur na watanni shida na farkon shekarar 2022. Ta bay
Tsadar iskar gas na kara tunkaro Najeriya ta yadda ake sa ran nan da watan Disamba hawan farashin tsadar gas na iya kai wa ga N10,000 a kowane kilo 12.5 na sili
Gwamnatin tarayya t bayyana dalilin da yasa zata cire tallafin mai, tace tallafin baya zuwa g waɗanda akayi dominsu, kum wasu yan kasuwa ne ke cinye kuɗin.
Gwamnatin Tarayya ta fara aikin hako man fetur a jihohin Arewa maso gabas. Timipre Sylva ya bayyana kokarin da ake yi na samar da fetur a yankin tafkin Chadi.
Da alama man fetur zai kara tsada ko kuma Gwamnatin Muhammadu Buhari ta dawo da tallafin mai. Amma NNPC ta musanya batun dawo da tallafin man fetur a Najeriya.
‘Yan Majalisa sun shake DPR, an aikawa NNPC da CBN sammaci a makon nan. Majalisa ta taso NNPC, CBN da DPR a gaba ne a kan zargin satar danyen mai da ake yi.
Mele Kaka Kyari ya ce Buhari ne shugaban kasar farko da ba ya shiga hurumin NNPC. Shugaban Kamfanin NNPC ya ce sun yi dace, babu abin da ya shafi Buhari da su.
A jiya ne mu ka ji cewa ‘Yan kwadago da Gwamnati za su zauna game da kudin mai da shan wuta. Shugabannin NLC, TUC, PENGASSON da kuma NUPENG su na wajen taron.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari