Sabon Farashin Man Fetur
Malam Mele Kyari, manajan daraktan matatar man fetur ta kasa (NNPC), ya alakanta tashin farashin gas din girki da yadda farashin danyen man fetur ya tashi.
Yayin da gwamnati ke kokarin cire tallafin man fetur, Kamfanin NNPC ya bayyana yadda 'yan kasar suka rage amfani da man fetur a watan Yuni, inda ya bayyana yadd
Jaridar The Guardian ta bayyana yadda farashin kaya su ka ninku ciki har da siminti da kayan gine-gine a kasuwannin kasar. Karin tsadar kayan ya ja tsadar gida.
Ministar kudi, kasafin kudi da shirye-shiryen kasa, Zainab Ahmad Shamsuna, ta bayyana cewa Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari zata cire tallafin man fetur a 202
Gwamnatin Najeriya ta ce zata cire tallafin man fetur, wannan yasa ake ta cece-kuce akan lamarin. Shehu Sani ya bayyana irin abubuwan da zasu faru idan aka yi h
Kungiyar dalibai ta Nigeria, NANS ta yi barazanar rufe kasar nan matsawar gwamnatin tarayya ta tabbatar da sabon farashin man fetur, The Nation ta ruwaito.
Legas - Kungiyar yan kasuwan mai masu zaman kansu IPMAN sun ta bayyana cewa tana maraba da shirin cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ke yi a 2022.
Masani, wanda yayi takhassusi a sashen tattalin arzikin man fetur kuma Malami a jami'ar Nile dake birnin tarayya Abuja, Dr Ahmad Adamu ya tofa albarkacin bakins
Birnin tarayya Abuja - Kungiyar kwadagon Najeriya NLC ta yi Alla-wadai da shirin kara farashin man fetur da Gwamnatin tarayya ke shirin yi a sabon shekara 2022.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari