Sabon Farashin Man Fetur
Gwamnan Abdullahi Sule na Nasawa, ya yi ikirarin cewa gwamnatin Buhari ta kashe makudan kuɗi wajen gyaran matatun Najeriya amma duk a wofi, ba bu mai aiki.
Cire tallafin man fetur, ya sa kamfanin Innoson motors zage damtse wajen kara yawan nau'o'in motocin da yake kerawa wadanda suke amfani da iskar gas, sabanin.
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa, ASUU ta kore batun tallafin man fetur a Najeriya, ta ce ba zai yuwu kana hako mai sama da shekara 70 amma baka iya tacewa ba.
Bola Ahmed Tinubu ya ba NEC umarnin su kawo dabarun da za a taimaki talaka tun da man fetur ya tashi. A tsarin mulki, Kashim Shettima ya ke jagorantar majalisar
Yayin da ake ta kace-nace kan cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi, shugaba Bola Tinubu, ya sa labule da manyan yan kasuwa a fadarsa da ke Abuja.
Gwamnonin Najeriya sun ziyarci Shugaba Tinubu a fadarsa da ke Abuja. Sun bayyana masa goyon bayansu kan cire tallafin man fetur da ya samu nasarar aiwatarwa.
Za a ji cewa Gwamnatin Edo ta ce a rika zuwa ofis sau 3 domin ragewa talakawa radadi. Cire tallafin fetur ya jawo za a fito da tsarin kara albashin ma’aikata.
Kungiyon kwadago na kasa, NLC da TUC sun sanar da janye yajin aiki bayan cimma wasu yarjeniyoyi guda 7 tsakaninsu da Gwamnatin Tarayya a zaman da suka yi jiya.
Femi Gbajabiamila wanda zai zama shugaban ma’aikatan fadar gwamnati ya ce an cin ma wasu matsaya a sakamakon zaman da suka yi a Aso Rock kan batun yajin-aiki.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari