Sabon Farashin Man Fetur
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazak, ya ɗauki matakan saukaka wa ma'aikatan jiharsa bayan tashin farashin litar mai, ya ce kowa zai rika aikin kwana 3 a mako.
Ƙungiyar ma'aikatan shari'a ta ƙasa (JUSUN) ta sanar da shiga yajin aiki saboda cire tallafin man fetur. Ƙungiyar tace yajin aikin zai fara ne daga ranar Laraba
A lokacin da ake zargin 2.1bn da N3.1tr da sun bace, Muhammadu Buhari ne a mulki. Kungiya ta zugo sabon Shugaban kasa ya binciki abin da ya faru a mulkin baya
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
A yayin da ake tunani farashin man fetur ya lula bayan cire tallafin man fetur, ana hangen sa’ida. Kungiyar ‘yan kasuwa ta IPMAN tayi wa ‘Yan Najeriya albishir.
Tun bayan cire tallafin man fetur da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, 'yan Najeriya ke tofa albarkacin bakinsu akan wahalhalun da suka tsinci kansu a ciki.
Babban basaraken masarautar Iwo a jihar Osun Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, ya shawarci shugaba Bola Tinubu da ya fara rabon kayan agaji ga ƴan Najeriya.
Jami'in hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC), Usman Ibrahim, wanda shi ne kwamandan FRSC a jihar Bayelsa, ya yi kira ga 'yan Najeriya kan komawa amfani da keke.
Dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ba da kamalan caccaka ga shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu game da cire tallafinman fetur da aka yi a watan jiya.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari