Sabon Farashin Man Fetur
Kwararru a harkar tattalin arziki sun nuna shekarar 2024 za ta zo da sauki. Tun da Bola Ahmed Tinubu ya hau mulki yake dambe da tattalin arzikin Najeriya.
Jagoran APC, Hon. Olatunbosun Oyintiloye ya ce magani ya fi karfin ‘Yan Najeriya, sai shugaban kasa ya yi wani abu. ‘Dan siyasar ya yi kira ga Bola Ahmed Tinubu.
Alhaji Abdulsamad Rabiu mai kamfanin BUA ya sanar da cewa zai bude kamfanin man fetur a jihar Akwa Ibom. Ya sanar da ranar da matatan man za ta fara aiki.
Gwamnatin Tarayya ta caccaki Bankin Duniya kan kalamansa game da biyan kudaden tallafin mai inda ta ce babu maganar ci gaba da biyan tallafin mai har abada.
Masanan bankin Duniya su na da ta cewa a game da kudin da 'Yan Najeriya ke sayen fetur. Har yau ana biyan tallafi, sun ce ya kamata litar man fetur ta zama N750.
Aliko Dangote, shugaban rukinin kamfanonin Dangote ya bayyana cewa matatar za ta rinka tace kalla ganga dubu 350 a kowacce rana (bpd). An sauke ganga miliyan daya.
Matatar Aliko Dangote na shirin fara aiki a shekarar nan. Dangote zai taimaka wajen rage adadin man da ake shigowa da su daga matatun kasashen katare.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya wacce tace tana aiki ne a gidan mai ta sauya zuwa wata kyakkyawar budurwa ajin farko bayan ta tashi daga bakin aiki.
Duk da alkawarin da NNPCL ya yi, ba dole ba ne matatar da ake jira ta soma aiki a Disamba. Gwamnatin Muhammadu Buhari ta kashe biliyoyi masu yawa domin gyaransu.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari