Muhammadu Sa'ad Abubakar
Dole sai an cika azumi talatin a Najeriya saboda wata bazai bayana ba ranar Litinin, masana ilimin taurari. Sun gargadi 'yan najeriya akan yin sallah ranar Talata
Gwamnatin Sakkwato karkashin Gwamna Ahmed Aliyu ta shirya kashe Naira biliyan 6.7 a shirin ciyar da masu ƙaramin karfi da marayu a watan azumin Ramadan.
Majalisar koli ta shari'ar musulunci a Najeriya karkashin mai alfarma sarkin musulmai ta yi kira da al'ummar musulmi su fita duba jinjirin watan Ramadan.
Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya shawarci 'yan Najeriya da su rika yin addu'a ga shugabanni maimakon zagi ko cin mutunci.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya kare gwamnatin Bola Tinubu bayan Sarkin Musulmi ya soki gwamnatin da cewa ta bar komai ya lalace a kasar.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya nuna damuwa kan yadda aka bar matasa babu aikin yi inda ya ce hakan babban barazana ce ga Najeriya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa'ad III, ya kawo mafita ga 'yan Najeriya kan halin kunci da tsadar rayuwar da ake ciki a kasar nan.
Mai alfarma sarkin musulmin Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, ya roƙi ƴan uwa musulmai su fara duba jinjirin watan Sha'aban daga yau Asabar, 29 ga Rajab.
Mai martaba sarkin Musulmi Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya yi jan hankali ga yan Najeriya kan hadin kai da zaman lafiya a tsakani domin bunkasa da ci gaban Najeriya
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari