Muhammadu Sa'ad Abubakar
Allah ya yiwa Abdulkadir Jeli Abubakar III kanin Sultan na Sokoto, Abubakar Sa'ad rasuwa a ranar Alhamis, 14 ga watan Janairu bayan ya yi fama da rashin lafiya.
Za ku ji Muslim Solidarity Forum ta caccaki Mathew Hassan Kukah bayan jawabin Mathew Hassan Kukah na Kirismeti ya bar baya da kura, Musulami sun masa raddi.
Sultan Abubakar Saad II ya tada tawagar Sarakuna zuwa Borno, ya yi magana da babbar murya. Za ku ji duk abin da Sarkin Musulmi ya fadawa Gwamna Babangana Zulum.
Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya nuna takaici tare da yin Allah wadai a kan satar dalibai da yan bindiga suka yi a makarantar sanadare na Kankara.
A wani jawabi, Jama’at Nasril Islam ta soki harin da aka kai a Zabarmari. JNI ta ce zaman lafiya ake bukata a kasar nan ba a fito ana sukar aikin ta’addanci ba.
An fara sauraron shari’ar wanda ake zargi da yi wa Annabi Muhammad SAW batanci. a Kano. Masu batanci ga Manzon Allah sun daukaka kara bayan yanke hukuncin kisa.
Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa'ad ya bayyana cewa yadda albasa ta yi tsada ya tabbatar da girman wahalar tattalin arzikin da ake ciki a yanzu a Najeriya.
A jiya Majalisar Sarkin Musulmi ta kai korafin wani Fasto gaban Jami’an tsaro, NSCIA ta kai korafi gaban shugaban ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu da DSS.
Sultan Abubakar Sa’ad ya fito ya yi kira da babban murya ga Buhari, Sojoji da mutanen kasa. Sarkin Musulmi ya ce Shugaban kasa Buhari ya yi amfani da dattaku.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari