Muhammadu Sa'ad Abubakar
Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce jami'an tsaro da gwamnati ba sa iya samun bayanan sirri har sai 'yan bindiga sun gama cin karensu ba babbaka, ya nemi a gyara.
Shugaban kasa Tinubu, Sultan na Sakkwato, Sa’ad Abubakar da wasu Musulman yan Najeriya 13 da suka shiga jerin musulman duniya 500 masu fada a ji a 2024.
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya shawarci al'ummar Musulmi da su nemi ilimin addinai don kara kawo zaman lafiya a tsakanin addinai da ke Najeriya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bai wa Sakataren hukumar FCDA sa'o'i 24 don samo tsarin da za a bi na biyan diyya yayin da ake shirin rushe masallacin Abuja.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa sojojin da suka yi juyin mulki a Gabon sun tabbatar ma sa da abinda yake tsoro game da juyin mulkin Nijar.
Abdourahmane Tchiani, shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, ya bayyana cewa al'ummar Nijar da dakarun sojin juyin mulkin ƙasar za su kare kansu idan ECOWAS.
Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya ta yi watsi da takunkumin da kungiyar ECOWAS ta kakabawa Nijar bayan juyin mulkin ranar 26 ga Yuli.
Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, Abdulsalami Abubakar ya jagoranci tawagar ECOWAS zuwa Nijar don tattaunawa da shawo kan matsalar kasar bayan juyin mulki
Sarkin Musulmi a Najeriya ya bayyana ranar da ya kamata Musulmai su fara duba jinjirin watan babban sallah wanda ke kara gabatowa kuma za a yi nan da kwanaki.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari