Rotimi Amaechi
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya yi barazanar murabus daga kujerarsa idan har babu zargin Amaechi a rahoton binciken badakalar hukumar NDDC.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ce ya sa rayuwarsa cikin hadari domin tabbatar da Rotimi Amaechi ya zama gwamna a zaben shekarar 2007.
Shugaban cocin INRI Evangelical, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa za a zaɓi Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar jam'iyyar hadakata a 2027.
A labarin nan, za ku ji cewa ana hasashen wasu daga cikin manyan da suka taru a ADC domin fatattakar gwamnatin Bola Tinubu za su nemi kujerar shugaban kasa.
Rotimi Amaechi ya ce Najeriya ta lalace, inda ya zargi INEC da jam'iyyar APC (da ya ce 'ya'yanta barayi ne) da shirya murɗe zaɓuka masu zuwa. Ya koma ADC.
Yayin da ake ta kokarin haɗaka, tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya fice daga APC yana cewa Najeriya ta lalace gaba ɗaya, kuma al'umma ba sa iya cin abinci.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi martani kan kalaman da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya yi a kan Shugaba Bola Tinubu. Ta yi masa raga-raga.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa ba zai ce ba zai yo takara ba da shugaban kasa Bola Tinubu ba a zaben 2027. Ya ce ya shirya shiga hadaka.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shirya yin hadaka don kalubalantar Bola Tinubu a 2027.
Rotimi Amaechi
Samu kari