Rotimi Amaechi
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa ya sanar da Shugaba Bola Tinubu cewa ba zai mara masa baya ba a 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi murnar cika shekara 60 a duniya, ya tuna gudummawar da ya bai wa Najeriya.
Taron hadin kan ‘yan siyasa a Abuja ya rikide bayan wakilan Jigawa sun fusata kan wanda za a ce ya wakilce su yayin taron da aka gudanar a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa hadakar adawa ta bukaci Amaechi da Imoke su yanke hukunci kan kafa sabuwar jam’iyya ko shiga wata da ke akwai kafin 30 ga Mayu.
Tsohon minista a mulkin sufuri a Najeriya, Rotimi Amaechi ya bayyana alakarsa da Sule Lamido inda ya ce sun yi abota mai karfi lokacin da suka gwamnoni.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewq da har yanzu yana cikin gwamnati da shi da Sule Lamido, da sun kalubalanci gwamnati.
Wani jigon APC a jihar Ribas, Eze Chukwuemeka Eze ya bayyana cewa tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ne mafita a Najeriya domin zai iya maganxe matsaloli.
Tsohon minista, Rotimi Amaechi ya ce dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa a Rivers yunkuri ne na tsoratar da gwamnonin da ba za su mara masa baya ba a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya yi zargin cewa rikicin da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom yana faruwa ne saboda kudi.
Rotimi Amaechi
Samu kari