Rotimi Amaechi
Takanas jihar Ondo ta bayar da hutun aiki ranar Talata domin zuwan shugaba Buhari wanda ya yi daidai da ranar fara shagulgulan bikin murnar cikar gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu, a kan karagar mulki. Wasu na ganin ziyarar ta shuga
A yau, ranar Laraba, 19 ga watan Fabrairu, ne shugaban kas, Muhammadu Buhari, ya jagoranci zaman majalisar zartar wa ta tarayya (FEC) wanda aka saba yi kowanne mako. Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ne yake jagoran
Shehu Sani ya ce idan ma Amaechi ya tsere babu komai, domin ‘Yan bindiga ba su san Minista ba. Ya ce ko ma wanene zai tsere idan ya ji labarin ‘Yan bindiga.
Ministan sufuri, Mista Rotimi Amaechi ya karyata rade-radin cewa ya tsallake rijiya da baya a yayin da wasu mahara suka kai farmaki a kan hanyar tashar jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja.
Fasinjojin jirgin kasa da dama sun tsallake rijiya da baya yayin da wasu gungun miyagu yan bindiga suka kaddamar da farmaki a kan hanyar dake gab da tashar jirgin kasa dake tashi daga Kaduna zuwa Abuja, a unguwar Rigasa.
Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya ce kamata yayi a tallafawa mata sosai saboda sun iya tattali. Amaechi ya sanar da hakan ne a wani shirin bada tallafi ga mata da matasa wanda ofishin karamin ministan kwadago da aikin yi ya...
Rahotanni sun kawo cewa ministan sufuri na kasar, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba za ta kara farashin tikitin jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja ba saboda a ba wa talakawa dama.
Ministan sufuri, Mista Rotimi Amaechi ya bayyana cewa har yanzu Najeriya bata samu bashin kudin daga kasar China ba, wanda da shi take sa ran gudanar da aikin shimfida layin dogo na jirgin kasan Ibadan zuwa Kaduna.
Rotimi Amaechi ya ce ba za su iya karasa aikin dogon Legas kafin Afrilu ba. Gwamnati ta ce ba za ta iya kammala aikin dogon Legas zuwa Ibadan ba.
Rotimi Amaechi
Samu kari