Yan fashi
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan fashi da makami ne sun kashe mutum hudu da suka je siyayya a babban kantin siyar da kaya na Wisfom da ke a Nasarawa.
Sheikh Ahmad Gumi ya ce kashe biliyoyin naira wajen siyo makaman da aka yi su a Yakin Duniya II don yaki da 'yan ta'adda tsohon yayi ne. Ya nemi a tattauna da su.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da sabuwar rundunar tsaron al'ummar jihar. Gwamna Aliyu ya ce rundunar tsaron al'ummar ba kishiyar 'yan sanda ba ce.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki garin Kwapre da ke karamar hukumar Hong a jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Edo ta bankado wani mummunan labari inda 'yan fashi suka yi wa wata gawa fashi a cikin mota a birnin Benin City da ke jihar.
Biyo bayan samun ingantaccen rahoto, rundunar 'yan sanda ta samu nasar gano wasu makamai da aka boye su a cikin wani buhu a jihar Delta, ana kan neman masu laifin.
Fursuna na karshe da hukumar kula da gidajen yarin jihar Katsina ta baza komar kama shi ya shiga hannu a Kaduna. A watan Oktoba ne fursunonin biyu suka tsere.
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
Rundunar soji ta ceto iyalan gidan sarkin kauyen Dungwel da 'yan bindiga suka cinna wa wuta a karamar hukumar mangu jihar Plateau. An kai harin ranar Lahadi.
Yan fashi
Samu kari