Yan fashi
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
Wasu da ake zargin ‘yan daba ne sun kai farmaki kan kwamishinan Muhalli a jihar Adamawa a gidansa da ke Yola inda suka sace wata motarsa yayin harin.
Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu ya gamu da matsala bayan ‘yan damfara sun yi kutse a lambar wayarsa tare da neman makudan kudade a hannun jama'a.
Yan bindiga sun saki bidiyon 'yan mata 63, ciki har da wata amarya, kawayenta da 'yan uwanta da suka sace a karamar hukumar Sabuwa, jihar Katsina.
Wani dan sanda ya gamu da ajalinsa a ranar Alhamis a jihar Ebonyi lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan tawagar ‘yan sanda da ke sintiri.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi awon gaba da wasu yara ‘yan makaranta da ba a tantance adadinsu ba a karamar hukumar Emure da ke jihar Ekiti.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya bukaci al’ummar jihar da su jajirce wajen kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga da ke kai wa garuruwansu hari.
Sanata Shehu Sani ya zayyana yadda jihohin Arewa ke fama da hare-haren 'yan ta'adda, fadan kabilanci da ma na addini wanda ya gusar da zaman lafiya a shiyyar
Kungiyar tsaro ta So-Safe a jihar Ogun ta kama wani barawo mai suna Biola Adebesin, wanda ta yi zargin ya kware wajen yin sata a coci-coci a yankin Ado-Odo/Ota.
Yan fashi
Samu kari