Jihar Rivers
Tsohon shugaban tsagin APC a jihar Ribas kuma tsohon mamban majalisa, Mista Chioma, ya tabbatar da ficewarsa daga jam'iyyar saboda abinda ya kira rashin adalci.
Shugaban cocin Overseer of Divine Promise Christian Church of God, Apostle E. S. Samuel, ya bada labarin yadda masu garkuwa suka sace shi daga cocinsa a Umulu E
Baya. kwashe fiye da watanni biyu a tsare, ɗanajalisar tarayya, Honorabul Farah Dagogo, ya samu Beli a hannun babbar Kotun jihar Ribas da safiyar nan ta Talata.
'Dan takarar kujerar gwamnan jihar Ribas karkashin jam'iyyar ADC, Mista Tonte Ibraye, ya sanar da sunan jarumar fim, Tonto Dikeh, a matsayin mataimakiyarsa.
Kwanaki kaɗan bayan sauya shekar tsohon ministan harkokin Neja Delta, Chief Godswill Orubebe, ya garzaya jihar Ribas, ya gana da gwamna Nyesom Wike a sirrance.
An yi ta yabon wata budurwa a shafukan sada zumunta kan yadda ta kawo dauki ga tsohon saurayinta mai tabin hankali wanda aka ce da soja ne kafin haukar tasa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya yi matukar bakin ciki game da mutuwar mutane da dama da ya faru sakamakon turereniya a wani taron addini a Port Harcourt, Jiha
A kalla mutum 21 ne suka riga mu gidan gaskiya yayin wata turereniya da aka yi da safe a wani cocin zamani a Port Harcourt, babban birnin Jihar Rivers. Daily Tr
Bayan bayanai da Gwamna Nyesom Wike, shugabannin jam’iyyar PDP da masu neman takara suka yi, aka fara kada kuri’a da karfe 6:10 na yammacin yau Larabar nan.
Jihar Rivers
Samu kari