Jihar Rivers
Hukumar gidan Yarin Najeriya reshen jihar Ribas ta zata hada gwiwa da hukumomin gwamanti domin rage cunkoson gidajen kaso jihar, inda ce gidajen yarin na dauk.
Jihar Ribas - Gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress guda uku a ranar Juma’a sun isa gidan gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers don wata ganawar sirri da.
Yayin jam'iyyar APC a kusan kowane rassanta na jihohi ke kokarin ɗinke barakar da ta kunno bayan zaɓen fidda gwani, a Ribas yunkurin ne ya gamu da targaro.
Tsohon shugaban tsagin APC a jihar Ribas kuma tsohon mamban majalisa, Mista Chioma, ya tabbatar da ficewarsa daga jam'iyyar saboda abinda ya kira rashin adalci.
Shugaban cocin Overseer of Divine Promise Christian Church of God, Apostle E. S. Samuel, ya bada labarin yadda masu garkuwa suka sace shi daga cocinsa a Umulu E
Baya. kwashe fiye da watanni biyu a tsare, ɗanajalisar tarayya, Honorabul Farah Dagogo, ya samu Beli a hannun babbar Kotun jihar Ribas da safiyar nan ta Talata.
'Dan takarar kujerar gwamnan jihar Ribas karkashin jam'iyyar ADC, Mista Tonte Ibraye, ya sanar da sunan jarumar fim, Tonto Dikeh, a matsayin mataimakiyarsa.
Kwanaki kaɗan bayan sauya shekar tsohon ministan harkokin Neja Delta, Chief Godswill Orubebe, ya garzaya jihar Ribas, ya gana da gwamna Nyesom Wike a sirrance.
An yi ta yabon wata budurwa a shafukan sada zumunta kan yadda ta kawo dauki ga tsohon saurayinta mai tabin hankali wanda aka ce da soja ne kafin haukar tasa.
Jihar Rivers
Samu kari