Jihar Rivers
Wasu 'yan bindiga sun tare motar daukar fasinja, sun yi awon gaba da wasu mutane takwasi ciki har da direba. 'Yan sanda sun fara aikin ceto mutanen da aka sacen
Wata gobara da aka ce ta tashi a wurin ajiye jiragen ruwa a jihar Ribas ta kashe mutane biyar, tare da kone wasu jiragen ruwa 60 da aka ajiye a bakin ruwan da k
Ministan sufuri kuma tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, a yau Asabar ya ayyana shiga tseren takarar kujera lamba ɗaya a Najeriya a zaɓen 2023 dake tafe
Kungiyar Matasan Ijaw, IYC ta duniya ta bayar da sanarwa ta musamman, inda ta ce matsawar wani mummunan lamarin ya samu tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan,
Halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yanzu yana shafar mazauna kasar da gwamnatocin jihohi a yankuna daban-daban hakan yasa suke karbo manyan bashi musa
Kotun Gwamnatin Tarayya a Port Harcourt, babban birnin Jihar Rivers ta yanke hukuncin daurin gidan yari ga wasu mutane biyar saboda satar danyen man fetur. Kama
Bayan tabbatar da kudirinsa na neman kujera lamba ɗaya a Najeriya, gwamnan Ribas, Nyesom Wike ya sha alwashin aje makamansa ya koma gefe bisa sharaɗi guda ɗaya.
An shiga murna a Jihar Rivers a ranar Talata bayan Gwamna Nyesome Wike ya ce daga yanzu gwamnatinsa za ta mayar da hankali ne wurin walwalar al'umma da bada tal
Jihar RIvers - Wani mutumi yayi numfashinsa ta karshe a dakin Otal dake Ada George, karamar hukumar Obio-Akpor ta jihar Rivers bayan shakatawa da yarinyaa.
Jihar Rivers
Samu kari