Rabiu Kwankwaso
Za a fahimci cewa sabon Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa ɗansa na riƙo, Ahmad A Yusuf a matsayin Sakataren Gudanarwa na Hukumar Tarihi da Al’adu ta jihar.
Wata kungiyar masu tsara birane a Najeriya (NITP) ta gargadi gwamnatin jihar Kano kan rushe-rushen da take yi a jihar da yake kawo asarar dukiyoyi na mutane.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi wa gwamna mai ci, Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida Gida zazzafan martani dangane da batun bayar.
Sabon Gwamnan Kano ya ce a makarantar Legal, Abdullahi Ganduje ya je ya kwace wuri, ya yi fulotai na alfarma. 70% na filayen na uwargidarsa ce da ‘ya ‘yanta.
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta yi amfani da burbushin rushe-rushen da da ta yi don sake gyara ganuwoyin da ke birnin Kano don masu yawon bude ido a jihar.
Akwai yiwuwar Shugaba Tinubu zai bai wa Kwankwaso, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar NNPP, muƙamin ministan tsaro. Kwankwaso ya taɓa riƙe muƙamin minist.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da biyan kudin jarrabawar dalibai 55,000 don rubuta jarrabawar Hukumar NECO a jihar don inganta ilimi.
Gwamnatin Kano ta soma rushe gine-ginen da ke filin Kwalejin Fasaha ta Kano a Salanta. Hakan ya jawo rigima ta Barke tsakanin Masu Rusau da Masu Gidaje a jiya.
Yayin da ya fara mulkinsa da ban haushi, ana ci gaba da ganin inda Abba Gida-gida ke maida hankali ga yadda zai gyara ilimi. Zai ura matasa karatu kasar waje.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari