Rabiu Kwankwaso
Kwamitin neman takaran Bola Tinubu yana hangen kuri’un mutanen Arewa maso yamma duk da Rabiu Kwankwaso wanda daga yankin ya fito, yana neman zama Shugaban kasa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso yana ganin APC mai mulki tayi kuskure wajen bada tikitin 2023 ta ga wanda bai cancanta ba, yace wannan shi ne babban kuskuren ta.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya bayyana irin dadin da ya ji sadda PDP da APC suka ba Atiku Abubakar da Bola Ahmad Tinubu tikitin takarar 2023.
Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso, yace jam'iyyar APC ta yi kuskure wajen tsayar da ɗan takarar shugaban kasa tunda har ta tsallake gwamna Umahi na jihar Ebonyi.
Wata jigo a jam'iyyar APC, Hannatu Musawa ta nuna karfin gwiwar cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na APC zai lalla Atiku Abubakar na PDP a zaben shugaban kasa.
Rabi'u Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP a zaben 2023 yace zai yi sulhu da kungiyar IPOB da sauran kungiyoyin yan bindiga idan ya zama shugaban kasa.
Masu tofa albarkacin bakinsu na tayi a Twitter. Akwai masu ganin Rabiu Musa Kwankwaso zai bata ruwa ne ba domin ya sha a 2023, Bashir El-Rufai ya yi sharhinsa.
Jam'iyyar Labour Party ta bayyana cewa har yanzu tana magana da Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP don yiwuwar hadin gwiwa gabanin zaben 2023.
‘Dan Majalisar Doguwa da Tudun Wada, Alhassan Ado-Doguwa ya ja-kunnen APC cewa tayi hattara da NNPP. Doguwa yana zargin Murtala Sule Garo da goyon bayan Atiku.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari