Rabiu Kwankwaso
Ziyarar da Rabiu Musa Kwankwaso ya kai zuwa garuruwan Lokoja da Ogbonicha a Kogi ba suyi armashi ba, ya gamu da ‘yan iska da suka rika jifarsa da ledojin ruwa.
A yau ne Shugaban Jam’iyyar PDP ya yi magana a game da sauya-shekar Ibrahim Shekarau zuwa PDP, Rufai Alkali yace jam’iyyar NNPP ta karbi Shekarau da mutanensa.
Fiye da yan siyasa 40 da suka koma jam'iyyar NNPP tare da Sanata Ibrahim Shekarau sun yanke shawarar za su cigaba da zama a jam'iyyar ta goyon bayanta a babban
Rabiu Kwankwaso ya yi bayanin abin da ya jawo Ibrahim Shekarau ya bar NNPP bayan wata uku, ‘Dan takarar shugaban kasar yace rashin isasshen lokaci ya kawo cikas
Tsohon gwamnan Kaduna, Ahmed Muhammed Makarfi, ya ce bata kuri'a ne zaɓen Kwankwaso da Peter Obi a 2023, domin taimako ne ga APC ko PDP, daya ta lashe zabe.
Mun kawo lokutan da Malam Ibrahim Shekarau ya sauya-sheka a siyasar Kano. Malam Shekarau ya fara siyasa ne a ANPP, daga baya ta dunkule a APC, yau ya na PDP.
Bayan sake zama mamba a jam'iyyar PDP, Mallam Ibrahim Shekarau ya dauki alkawurra ga dan takarar shugaban na jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya a zaben 2023.
Kwanakin baya an yi yunkurin yin taron dangi tsakanin bangaren jam’iyyar NNPP da tsagin jam’iyyar LP na Peter Obi. Sai yanzu ake jin abin da ya jawo matsala.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ayyana cewa jam'iyyarsa za ta kwace mulkin Jihar Borno daga hannun Gwamna Babagana
Rabiu Kwankwaso
Samu kari