Rabiu Kwankwaso
Gabannin babban zaben 2023, tsoffin hadiman Gwamna Abdullahi Ganduje, Ali makoda da Muhuyi Magaji Rimingado za su jagoranci yakin neman zaben Abba Gida Gida.
A ci gaba da shirin tunkarar babban zaɓen 2023 da ke tafe, mambobin majalisar dokokin jihar Gombe har guda biyu sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar NNPP mai kayan.
Ana zargin iyalan Gwamna suna taka rawar gani wajen tafiyar da mulki a Gwamnatin Abdullahi Ganduje, Abba Kabiru Yusuf na NNPP yace zai soke ofishin matar Gwamna
Dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam'iyyar NNPP ya bayyana abokin takararsa, ya kuma bayyana bukatar Kanawa su zabe shi a zaben 2023 mai zuwa a badi.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa, bata kulla wata yarjejejiyar kawance da jam'iyyar adawa ta PDP ba gabanin zaben 2023. Wannan na zuwa ne daga bakin jigonta.
Wasu Kansiloli a Kaduna sun koma Jam’iyyar NNPP. ‘Yan siyasar sun fito ne daga mazabun Kawo, Liman, Unguwar Dosa da kuma Shaba duk a yankin Kaduna ta Arewa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya bayyana gaskiyar da yake ciki a lafiyance. Ya ce yana da tabbas kan lafiyarsa daga yanzu har bayan shekaru 30.
Da yake bada labarin samun takararsa a jam'iyyar NNPP, Isaac Idahosa yace bai taba tunanin zai samu takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar adawar ba.
Rahoton nan ya tattaro abin da aka ji daga bakin Atiku, Kwankwaso da Peter Obi a wajen muhawara. Gidan talabijin Arise TV suka shirya taron domin jin ta bakinsu
Rabiu Kwankwaso
Samu kari