Jam'iyyar PDP
Tsohon dan majalisar wakilai, Farah Dagogo ya bayyana rashin jin dadin yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da zababben gwamnan jihar Ribas.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta ki amincewa da bukatar din yin murabus da sakatarem yada labaranta ya gabatar. Ta bayyana cewa ko.kadan ba za ta amince da hakan ba.
Kungiyar NCAJ ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Zamfara saboda rikicin siyasa, rashin tsaro, da zargin gwamnati na hada kai da masu tayar da kayar baya.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun fara nuna rashin gamsuwa da abubuwan da ke faruwa a matakin ƙasa, wasu buyar daga ciki na tunanin sauya sheka zuwa wata jam'iyyar.
PDP ta dage zabukanta na Arewa ta Tsakiya, Kudu maso Kudu da Kudu maso Yamma domin jajanta wa Filato da bai wa gwamnoni damar halartar taro a Ibadan.
Sakataren watsa labarai na jam'iyyar PDP reshen jihar Ondo, Kennedy Peretei ya yi murabus daga muƙaminsa, ya zargi shugabanni da gazawa a fannin jagoranci.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa, Cif Bode Goerge ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta hau teburin sulhu domin kawo karshen matsalolin da suka dame ta.
Bayan sanar da rasuwar dan majalisa a Zamfara, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji, Sanata Yau Sahabi ya nuna alhini kan rasuwar marigayin inda ya ce bawan Allah ne.
Mataimakin shugaban APC na kasa shiyyar Arewa ta Yamma, Garba Datti ya shawarci Atiku Abubakar da ya dauki darasi daga tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo.
Jam'iyyar PDP
Samu kari