Jam'iyyar PDP
A wannan labarin, za ku ji cewa hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce siyasar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ta samu gagarumar matsala.
A wannan labarin, za ku ji cewa Ministan harkokin waje, Ambasada Yusuf Tuggar ya ce gwamnan Bauchi, AbdulKadir Bala Mohammed ya so mari shi bayan ya zagi mahaifinsa.
Masu sharhi sun ce dabarun Bola Tinubu da Abdullahi Ganduje na jawo ƴan adawa zuwa APC sun haddasa mafi girman sauyin sheka a tarihin siyasar Najeriya.
Tsohon minista a mulkin sufuri a Najeriya, Rotimi Amaechi ya bayyana alakarsa da Sule Lamido inda ya ce sun yi abota mai karfi lokacin da suka gwamnoni.
Sanata AbdulAziz Yari ya yaba da matakin da sanatocin jam'iyyar PDP guda uku na jihar Kebbi suka dauka na komawa APC. Ya ce hakan ya sa APC ta kara karfi a Arewa.
Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya soki gwamnatin Tinubu, ya ce ’yan CPC na gaskiya ba za su yi shiru ba yayin da talakawa ke wahala a Najeriya.
Adams Oshiomhole ya ce Atiku Abubakar ya fi kowa sauya jam’iyya a tarihin siyasar Najeriya, ya bukace shi da ya rubuta littafi kan yadda ake canja jam'iyya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta nuna takaicinta kan ficewar sanatocinta guda uku zuwa APC a.jihar Kebbi. PDP ta ce sun ci amanarta kan komawa APC.
Wike ya ce PDP ba za ta iya kayar da Tinubu a 2027 ba har sai ta canza tsarin ba da tikiti. Ya zargi PDP da son kai a 2023, inda ya gargade ya kan maimaita kuskuren.
Jam'iyyar PDP
Samu kari